Annabci Ludufin Allah - 2

Annabta sako ne daga Allah (s.w.t) zuwa ga bayinsa domin a tsarkake su daga dukkan wata daudar tunani da ta aiki, annabta tausayin Allah ne ga bayinsa domin haskaka musu rayuwarsu don kai su zuwa ga matsayin kamalar da ta dace da su. Allah ba ya saukar da azaba ga mutane sai ya aiko musu da dan sako.

AttachmentSize
File fd83a09d0b1ff4d3f841f6cb0dd2db91.mp412.53 MB

Ƙara sabon ra'ayi