Annabci Ludufin Allah - 3

Annabta sako ne daga Allah (s.w.t) zuwa ga bayinsa domin a tsarkake su daga dukkan wata daudar tunani da ta aiki, annabta tausayin Allah ne ga bayinsa domin haskaka musu rayuwarsu don kai su zuwa ga matsayin kamalar da ta dace da su. Allah ba ya saukar da azaba ga mutane sai ya aiko musu da dan sako.

AttachmentSize
File ea051abd3bd05a0d63e6695edfd09d7c.mp418.59 MB

Ƙara sabon ra'ayi