TARIHIN IMAM HUSAIN (AS) 11

 
Falalar imam Husaini daga bakin Annabi (saww)
Aliyyu, daga babansa Aliyyu ɗan Husain, shi kuma daga babansa, daga kakansa Aliyyu ɗan Abu Ɗalib ya ce: (haƙiƙa Annabi Muhammad (saww) ya kama hannun Hasan da Husain ya ce: duk wanda ya so ni, kuma ya so waɗannan da babansu da babarsu zai kasance tare dani a a cikin matsayina ranar alƙiyama...

AttachmentSize
File 93221f28d5cb62c32ae907a4972ea9fb.mp417.23 MB

Ƙara sabon ra'ayi