Hikimar Annabta - 2

Annabta sako ne daga Allah (s.w.t) zuwa ga bayinsa domin a tsarkake su daga dukkan wata daudar tunani da ta aiki, annabta tausayin Allah ne ga bayinsa domin haskaka musu rayuwarsu don kai su zuwa ga matsayin kamalar da ta dace da su. Allah ba ya saukar da azaba ga mutane sai ya aiko musu da dan sako.

AttachmentSize
File 2bae25732e160d7884a0a1c2741b2e5b.mp416.52 MB

Ƙara sabon ra'ayi