Zabar Annabawa - 2

Annabta sako ne daga Allah (s.w.t) zuwa ga bayinsa domin a tsarkake su daga dukkan wata daudar tunani da ta aiki, annabta tausayin Allah ne ga bayinsa domin haskaka musu rayuwarsu don kai su zuwa ga matsayin kamalar da ta dace da su. Allah ba ya saukar da azaba ga mutane sai ya aiko musu da dan sako.

AttachmentSize
File 072ee5a6ef5ff4564730abcece260d13.mp418.64 MB

Ƙara sabon ra'ayi