بصیرت سیاسی اجتماعی

Hadin man mata
Annani (saww) yana cwa duk wanda yam utu bai san limamin zamanisa ba to ya yi mutuwar jahiliyya, wannan hadisin duk littatafan Sunna da Shi'a sun rawaito wannan Hadisi. To ko mene ne ma'anar wannan hadisi? Wannan hadisi yana tabbatar da cewa lallai limami
Uwar muminai Ai'sha
Da yawa mutane musamman makiya makarantar Ahulul baiti (as) suna kokarin su nuna cewa ;wai shi'a basa son Uwar muminai A'isha, wannan kuwa yana daga cikin irin karyace-karyacen da kke dangana su ga shi'a wadanda bas u da wani tushe bare makama, abin dai d
SHAHADA TA 3 A KIRAN SALLA 2
SHAHADA TA 3 A KIRAN SALLA
ISRAI'ILA DA IRAN
Mene ne munufar guyin musulunci
TAKIYYA A A WAJAN SHI'A
Waye Mu’awiya