اهل بیت ع

DALILAN DA SUKA ALI YA YI SHIRU
YAKIN JAMAL 2
YAKIN JAMAL
Imam Mahdi
SHAHADAR SAYYIDA FAƊIMA (AS) (14)
SHAHADAR SAYYIDA FAƊIMA (AS) (13)
Kafin Annabi (saww) ya yi wafati kowa ya sani ƙarara cewa Manzon Allah (saww) ya naɗa Amirul Muminina Aliyyu Ɗan Abu Ɗalib a matsayin halifansa.tvshia.com/file/0/11396-f-hoosa.mp4
Babu shakka Annabi Muhammad (saww) shi ne fiyayyen halitta, babu wanda Allah yake kauna fiye das hi.
Bayan Annabi (saw) ya daga hannun imam Ali (as) y ace: duk wanda na zamto shugabansa to Aliyyu shugabansa ne sai ya ce: ya ku mutane wanda yake nan ya sanar wanda baya nan. Kafin su watse sai Allah ya saukar da ayar yana cewa: )اليوم أكملت لكم دينكم و أ
Bayan Annabi (saw) ya daga hannun imam Ali (as) y ace: duk wanda na zamto shugabansa to Aliyyu shugabansa ne sai ya ce:
Buhari ya raito a cikin littafin Wato sahihul Buhari, da kuma muslim shima a cikin sahihu Muslim, a cikin babin rashin lafiyar Annabi (saww) cewa: Abudllahi dan Abbas yana cewa: Yayin da Annabi ya kwanta rashin lafiya - wacce daga ita ne ya yi wafati, ya
Buhari ya raito a cikin littafin Wato sahihul Buhari, da kuma muslim shima a cikin sahihu Muslim, a cikin babin rashin lafiyar Annabi (saww) cewa: Abudllahi dan Abbas yana cewa: Yayin da Annabi ya kwanta rashin lafiya - wacce daga ita ne ya yi wafati, ya
Buhari ya raito a cikin littafin Wato sahihul Buhari, da kuma muslim shima a cikin sahihu Muslim, a cikin babin rashin lafiyar Annabi (saww) cewa: Abudllahi dan Abbas yana cewa: Yayin da Annabi ya kwanta rashin lafiya - wacce daga ita ne ya yi wafati, ya
Buhari ya raito a cikin littafin Wato sahihul Buhari, da kuma muslim shima a cikin sahihu Muslim, a cikin babin rashin lafiyar Annabi (saww) cewa: Abudllahi dan Abbas yana cewa: Yayin da Annabi ya kwanta rashin lafiya - tvshia.com/file/0/11403-f-hoosa.mp4
Wannan Ambato ne da zukata suke kwankwasa saboda jinsa, zukata suke tsagewa yayin da suke tunaninsa saboda imani, zuciya tana yin godiya ga Allah saboda ya raya ta da tasirin tsananin kaunar Faɗima ta yi a cikinta, sannan zuciya tana wayar gari ta yammat
Wannan Ambato ne da zukata suke kwankwasa saboda jinsa, zukata suke tsagewa yayin da suke tunaninsa saboda imani, zuciya tana yin godiya ga Allah saboda ya raya ta da tasirin tsananin kaunar Faɗima ta yi a cikinta, sannan zuciya tana wayar gari ta yammat
A cikin ɗakin Ummu Salama, Sai Manzon Allah (saww) ya kira Faɗima da Hasan da Husain,sai ya lulluɓesu da mayafi Alyyu kuma yana bayansa, sai ya lulluɓeshi shima da mayafin, sai ya ce: ya ubangiji! Haƙiƙa waɗannan su ne iyalan gidana, ka tafiyar da najasa
A cikin ɗakin Ummu Salama, Sai Manzon Allah (saww) ya kira Faɗima da Hasan da Husain,sai ya lulluɓesu da mayafi Alyyu kuma yana bayansa, sai ya lulluɓeshi shima da mayafin, sai ya ce: ya ubangiji! Haƙiƙa waɗannan su ne iyalan gidana, ka tafiyar da najasa
A cikin ɗakin Ummu Salama, Sai Manzon Allah (saww) ya kira Faɗima da Hasan da Husain,sai ya lulluɓesu da mayafi Alyyu kuma yana bayansa, sai ya lulluɓeshi shima da mayafin, sai ya ce: ya ubangiji! Haƙiƙa waɗannan su ne iyalan gidana, ka tafiyar da najasa
Sayyida Faɗima ta rayu a gidan mijinta rayuwa mai kyau cikin ladabi, ta kasance tana daka alkama kwaɓa ta da kanta ta yi gurasa. Allama Majlisi ya rawaito a cikin littafinsa Biharul Anwar juzi'I na 43 shafi na 50 cewa Imam Sadiƙ yana cewa: Amirul Mumin

Pages